Siyasa
Bayan sanar da dan takarar mataimakin gwamna a Edo, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya sauya dan takarar mataimakin gwamna a zaben jihar.
Yayin da 'yan Najeriya ke cikin mawuyacin hali, ashe wasu gwamnoni su na shan wahala bayan Gwamna Charles Soludo ya ce ya shafe shekaru biyu ba tare da albashi ba.
Tsohon gwamnan Benue, Sanata Gabriel Suswam ya nuna sha'awar neman kujerar shugabancin jam'iyyar PDP ta kasa domin maye gurbin Dakta Iyorchia Ayi.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi magana kan irin tanadin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa 'ya'yan jam'iyyar APC.
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta yi martani mai zafi kan shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) bisa yadda yake yi mata katsalandan a cikin al'amuranta.
Muhammad Bello El-Rufai ya yi bayanin gudumuwar da Malam Nasir El-Rufai ya ba shi da kamfe, ya ce N5m El-Rufai ya ba shi a matsayin gudumuwa lokacin yakin zaben 2023
Daniel Bwala wanda a baya ya rike mukamin kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa, ya ce bai yi nadamar goyon Atiku da jam'iyyar PDP ba a zabeɓ 2023.
Bangaren siyasa na kungiyar NLC ya bukaci shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa (LP), Julius Abure, da ya yi murabus daga mukaminsa na shugabancin jam'iyyar.
Tsohon mai magana da yawun rusasshen kwamitin kamfen Atiku/Okowa na PDP, Daniel Bwala ya ce saida Najeriya sannan ƴan siyasa za su sanu fagen fafatawa.
Siyasa
Samu kari