Siyasa
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya zargi tsohon gwamnan jihar Nyesom Wike da ciwo basussukan da su ka kai biliyoyin Naira, inda yan kwangila ke neman a biya.
Mambobin kungiyar shugabannin mata na jam’iyyar APC na jihohi 37 da Abuja, sun koka kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya ki tunawa da su a rabon mukaman siyasa.
Yayin da ministar mata ke ganin hakan ba daidai bane, kakakin majalisar dokokin jihar Niger, Abdulmalik Sarkin Daji ya fasa ɗaukar nauyin auren mata marayu 100.
Bello El-Rufai, ɗan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufai, ya ce ko kaɗan babu hannunsa a kwangilolin da mahaifinsa ya bayar a mulkinsa.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakilta Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufai ya magantu kan yadda suke da Gwamna Uba Sani inda ya ce har yanzu mai gidansa ne.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar Labor, Peter Obi ya bayyana dalilan da suka sa ya ziyarci Atiku Abubakar, Bukola Saraki da Sule Lamido.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke zamanta a Abuja ta kammala sauraron karar da Ajaka ya kalubalanci nasarar Gwamna Ahmed Ododo.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ya yi farin cikin karɓar bakuncin tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Edo a 2024, jam'iyyar PDO ta rasa ɗaya daga cikin manyan jiga-jiganta, Mista Idahosa ya koma jam'iyar APC.
Siyasa
Samu kari