Yanzu-yanzu: David Mark ya alanta niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2019

Yanzu-yanzu: David Mark ya alanta niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2019

Tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark, ta bayyana cewa gob Talata, 4 ga watan Agusta zai sayi takardan takarar zaben kujeran shugaban kasa a 2019 karkashin jam’iyyar PDP.

An tattaro cewa Sanata David Mark wanda aka fi sani da :Okpokpowulu K’Idoma” zai tsaya takara da sauran masu neman kujeran shugaban kaan guda goma sha biyu.

Domin tabbatar da wannan labari a yau Litinin, shugaban kungoyar masoya David Mark, James Oche, yace bayan yawon neman shawara da sanatan yayi, ya yanke shawaran takara domin ceto Najeriya.

Yanzu-yanzu: David Mark ya alanta niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2019
Yanzu-yanzu: David Mark ya alanta niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2019
Asali: Depositphotos

“Haka, mai yi ya zi. Ya sayi takardar takara rananTalata. Lokacin ceto Najeriya daga rushewa yayi, “ Mr Oche yace.

Sauran yan takaran kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP sune:

Sanata Ahmed Makarfi

Sanata Bukola Saraki

Tanimu Turaki

Atiku Abubakar

Jonah Jang

Sule Lamido

KU KARANTA: Gwamnatin kasar Malaysia ta bulale yan mata biyu masu madugo

Aminu Waziri Tambuwl

Attahiru Bafarawa

Rabiu Musa Kwankwaso

Malam Ibrahim Shekarau

Ibrahim Dankwambo

Datti Baba Ahmed

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel