Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

Yayinda kasar Faransa ta lallasa kasar Kroshia a wasan karshen na gasar kwallon kafar duniya da kaayi a Rasha, Legit.ng ta kawo muku jerin yan kwallon kasar Faransa Musulmai bakwai da suka bada gudunmuwa wajen samun wannan nasara.

1. Paul Pogba

Asalinsa dan kasar Guinea ne, ya kasance yana bugawa kungiyar kwallon Jubentus kafin ya koma Manchester United. Shine yaci kwallo na 3 a wasar karshe.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

2. Ousmane Dembele

Dan shekara 21 kacal wanda yake da asali daga kasar Mali, Mauritania ko Senegal. Yana bugaba kungiyar kwallon kafar Barcelona.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

3. N’Golo Kante

Jarumin dan kwallo wanda asalin dan kasar Mali ne. shine ya taimakawa kungiyar kwallon Leicter City wajen daga kofin Ingila a 2015. A yanzu haka yana bugawa Chelsea.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

4. Adil Rami

Balarabe kuma dan asalin dan kasar Maroko ne wanda ya koma kasar Faransa da kwallo.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

5. Djibril Sidibe

Asalin dan kasar Senegal kuma dan shekara 24 wanda ya zama dan kasar Faransa.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

6 Benjamin Mendy

Shima dai asalinsa daga kasar Senegal ne. yana bugawa kungiya kwallon kafar Manchester City.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

7. Nabil Fekir

Balarabe kuma dan asalin kasar Algeria. Ya taka rawar gani a wasan karshen bayan ya canji lamba 9, Giroud.

Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya
Yan kwallon kasar Faransa Musulmai 7 da suka taimaka wajen daga kofin duniya

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel