Da dumin sa: Gwamna Badaru ya sanar da sakamakon kujerun da aka fafata a kan su, duba wadanda suka yi nasara

Da dumin sa: Gwamna Badaru ya sanar da sakamakon kujerun da aka fafata a kan su, duba wadanda suka yi nasara

A yau ne ran ta biyu da fara gudanar da zaben sabbin shugabannin jam'iyyar APC kuma rana ta karshe. Bayyan kammala zaben kujerun da aka fafata takara a kan su, shugaban taron, gwamana Badaru Abubakar, ya sanar da Sakamako 21 ya zuwa yanzu.

Daliget 6,800 aka tantance domin kada kuri'a

An samu Kujeru 18 babu hamayayya , 'yan takarar kujeru 8 sun janye.

Shugaban matasa na yankin kudu maso yamma

Lawal Olarewaju, kuri'u 2,934

Shugaban matasa na yankin kudu maso gabas

Onyeka, kuri'u 2,488

Shugaban matasa na yankin kudu maso kudu

Gabriel Idi Siri

Sakataren tsare-tsare na yankin kudu maso kudu

Adefadelire Asu, kuri'u 2,111

Sakataren tsare-tsare na yankin kudu maso yamma

Femi Egbedeyi, kuri'u 2330

Sakatren jam'iyya na yankin kudu maso gabas

John Owede, kuri'u 5987

Shugabannin mata na yankin arewa maso yamma

Zuwaira Bakori, kuri'u 863

Hamisu Buba, kuri'u 2,675

ex official na yankin kudu maso kudu

Anthony Eze- kuri'u 1086

Nduka Anyawu- kuri'u 1, 652 winner

Shugabannin mata na yankin arewa maso gabas

Amina, kuri'u 3030

Fatima ta samu kuri'u 664

Shugaban matasa na yankin arewa maso yamma

Abubakar Saad, kuri'u 2,554

Shugaban matasa na yankin arewa maso gabas

Kasim Bello, kuri'u 2,774

Mataimakin shugaban matasa

Hafiz Bolaji: 2,443 votes

Shugaban matasa na kasa

Abubakar Shuaibu, kuri'u 2,414

Mataimakiyar shugabar mata ta kasa

Iyoma Ore, kuri'u 2,436

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel