Hotunan wurare 5 da ya kamata ku ziyarta a garin Abuja domin bude idanu

Hotunan wurare 5 da ya kamata ku ziyarta a garin Abuja domin bude idanu

A sakamakon yadda babban birnin kasar nan ke ci gaba da habaka ya kasance wuri na bankaye ga mafi akasarin al'ummar Najeriya. Garin Abuja a halin yanzu dai ya kasance a kusan tantagwarya ta tsakiyar Najeriya.

Akwai jerin wurare da dama na bankaye a garin na Abuja wanda a yau jaridar Legit.ng ta kawo muku hotunan su a sanadiyar kalace da ta yi a shafin Daily Trust. Ire-iren wannan wuraren su na da bankaye da ya kamata a ziyarta domin kashe kwarkwatar idanu.

Ga hotunan wuraren kamar haka:

Tafkin Jabi
Tafkin Jabi

Kauyen tukwane
Kauyen tukwane

Dam din Usuma
Dam din Usuma

Kauyen kayan al'adu da tarihi
Kauyen kayan al'adu da tarihi

Kauyen kayan al'adu da tarihi
Kauyen kayan al'adu da tarihi

KARANTA KUMA: Tabbas Kwankwaso ya kawo ci gaban gine - gine a jihar Kano - Ganduje

Magudanan ruwa ta Gurara
Magudanan ruwa ta Gurara

Magudanan ruwa ta Gurara
Magudanan ruwa ta Gurara

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Domin shawara ko buƙatar bamu labari, tuntuɓe mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku duba shafukanmu na dandalin sada zumunta a:

https://facebook.com/naijcomhausa

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Online view pixel