Abubuwa 7 da baku sani ba game da limamin masallacin makka, Abdur Rahman Al-Sudais

Abubuwa 7 da baku sani ba game da limamin masallacin makka, Abdur Rahman Al-Sudais

Ko shakka babu sunan Abdur Rahman Al-Sudais sananne a kunnuwan musulman duniya musamman ma saboda dadin kira'ar sa mai ratsa zuciya da kuma limanci a masallacin harami na makka.

Ga wasu daga cikin muhimman bayanan da ya kamata ku sani game da shi:

1-Full name of Al Sudais is Abdul Rahman Ibn Abdul Aziz as-Sudais.

Abubuwa 7 da baku sani ba game da limamin masallacin makka, Abdur Rahman Al-Sudais
Abubuwa 7 da baku sani ba game da limamin masallacin makka, Abdur Rahman Al-Sudais

KU KARANTA: Abu 5 da baku sani ba game da makwancin Annabi

1. Cikakken sunan sa ne dai Al Sudais is Abdul Rahman Ibn Abdul Aziz as-Sudais.

2. An haifi Al Sudais ne dai a shekarar 1960 a garin Riyyad, babban birnin kasar ta Saudiyya.

3. Ya haddace alqur'ani tun yana da shekara 12 a duniya.

4. Ya kammala karatun sa na digiri daga jami'ar Imam Muhammad ta musulunci.

5. Ya zama limamin masallacin makka tun yana shekaru 24 a duniya watau a shekara ta 1984.

6. A lokacin da yana karami, mahaifiyar sa ta sha yi masa addu'ar ya zama Limamin makka.

7. A shekarar 2012 ne masarautar kasar Saudiyyar ta Saudiyya ta yi masa karin girma inda aka bashi matsayin minista.

Idan ka na da wani shawara ko bukatan bamu labari, tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng Ku ci gaba da bin mu a Facebook: https://www.facebook.com/naijcomhausa da

Kuma Tuwita: http://twitter.com/naijcomhausa

KU LATSA: Sabuwar hanyar karanta labarain Legit.ng HAUSA

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Online view pixel