To jama’a Allah yayi dare gari ya waye, yanzu zamu fara gwagwarmaya da yayan Baba Buhari – Inji Ummi Zeezee

To jama’a Allah yayi dare gari ya waye, yanzu zamu fara gwagwarmaya da yayan Baba Buhari – Inji Ummi Zeezee

Tsohuwar shahariyyar jarumar Kannywood, Ummi Ibrahim Zeeze tayi raddi ga magoya bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Tace yanzu zasu fara gwagwarmaya da yayan shugaban kasar domin ganin yadda zata kaya a zaben 2019.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da babban jam’iyyar adawa ta PDP ta baiwa jaruwar mukami.

To jama’a Allah yayi dare gari yaw aye, yanzu zamu fara gwagwarmaya da yayan Baba Buhari – Inji Ummi Zeezee
To jama’a Allah yayi dare gari yaw aye, yanzu zamu fara gwagwarmaya da yayan Baba Buhari – Inji Ummi Zeezee

Zeezee ta wallafa a shafinta na zumunta cewa: “Bayan Na Rabauta Da Wannan Babban Matsayi Daga Jam'iyyar PDP.

KU KARANTA KUMA: Jam'iyyar PDP ta baiwa Ummi Zeezee babban mukami

“To Jama'a Allah Yayi Dare Gari Ya Waye, Yanzu Zamu Fara Gwagwarmaya Da 'Ya'yan Baba (Buharist).

“Kowa Ya Gaji Bai Saba Ba .”

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Online view pixel