Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah

Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah

A daidai lokacin da azumi ke gabatowa, a birnin Makkah na kasar Saudiyya kuwa aiki ne ya kankama.

Ana aikin ne domin fadada kewayen Masallacin Harami wanda ke birnin.

Wannan aikin fadada Titin Ibrahim Al-Khalil ne, wanda ke da tazarar mita 150 daga Masallacin.

A lokacin azumi birnin Makkah kan cika ya tunbatsa day an aikin Umurah. Sannan kuma kamar yadda kuka sani azumi bashi da takara sosai da lokacin aikin hajji.

KU KARANTA KUMA: Shugaban ‘yan kato da gora yace an gana masa azaba akan yayiwa Shehu Sani Sharri

Wannan yasa a kullun birnin Makkah cike yake da sababbin kawa da kwalliya, inda har anyi has ashen cewa da mutun zai dunga zuwa birnin a duk wata toh sai ya ga sababbin sauye-sauye.

Ga hotunan a kasa:

Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah
Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah

Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah
Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah

Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah
Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah

Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah
Kalli hotunan yadda ake aikin fadada kewayen Masallacin Harami a birnin Makkah

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Online view pixel