Jerin sunayen sabbin shuwagabannin hukumomi da Buhari za ayi bikin rantsar dasu

Jerin sunayen sabbin shuwagabannin hukumomi da Buhari za ayi bikin rantsar dasu

Ana sa ran shugaban kasa Muhammadu Buhari zai rantsar da sabbin shuwagabannin gudanarwa na wasu hukumomin gwamnatin tarayya dake karkashin ofishin mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo.

Wannan bikin rantsarwa dai zai gudana ne a ranar Talata 20 ga watan Maris, inda shugaba Buhari zai rantsar da mutane 57 da zasu shugabanci gudanarwar hukumomin gwamnati guda uku da suka hada da Hukumar kula da iyakokin Najeriya, hukumar cigaban jama’an kan iyakokin Najeriya da kuma cibiyar horas da manyan jami’an gwamnati.

KU KARANTA: Gwamnatin jihar Kano ta musanta jita jitan kai hari a makarantun kwana na jihar Kano

Daga cikin shuwagabannin gudanarwa na hukumar kula da iyakokin Najeriya sun hada da:

MATAIMAKIN SHUGABAN KASA – Shugaba

UGOCHI NNANNA KALU

YAKUBU TSALA

HON. MOH’D B. LIKINGO

OBONG RITA AKPAN

BAYO OLORUNWO

MUHAMMAD LIMAN

MINISTAN SHARI’A

MINISTAN TSARO

Cibiyar horas da manyan jami’an gwamnati:

CHIEF IGNATIUS LONGJAN - Shugaba

ABDULLAHI MATORI

DR. CHIDIA MADUEKWE

FEMI MAJEKODUNMI

IBRAHIM KABIR MASARI

SEN. UCHE EKWUNIFE

HON. TEMI HARRIMAN

MINISTAN TSARO

MINISTAN KIMIYYA DA FASAHA

Hukumar cigaban jama’an kan iyakokin Najeriya:

MATAIMAKIN SHUGABAN KASA - Shugaba

AFAM OGENE

SAHHED SALAWE

LEONELA J. OMO

RABIU GWARZO

HAJIA DUMBA D. MIKAILA

IDRIS SANI BUKO

MINISTOCIN SHARI’A, HARKOKIN KASASHEN WAJE, AYYUKA, CIKIN GIDA,KUDI, TSARO, RUWA, ILIMI, LAFIYA,TAMA DA KARAFA, KIMIYYA DA FASAHA

Ku biyo mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel