Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar

Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya jagoranci rabon litattafan darussa daban-daban ga makarantun gwamnati dake jihar.

Adadin litattafan ya kai 50,000. Kazalika gwamnatin ta yi rabon kayan aikin koyarwa daban-daban da yawansu ya kai 70,000.

Gwamnatin ta yi rabon kujerun zaman dalibai 15,740 a shekarar 2017, bayan guda 30,186 da ta raba a zangon karatu na 2015/2016.

Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar
Litattafan da gwamnatin Sokoto ta rabawa makarantun jihar

Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar
Goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar

Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar
Gwamna Aminu Tambuwal yayin da yake duba wasu kujerun zaman dalibai

DUBA WANNAN: Yaki da ta'addanci: Rundunar tsaro ta hadin gwuiwa ta gudanar da wani muhimmin taro a Maiduguri

Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar
Goma ta arzikin da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar

Dubi hotunan goma ta arziki da gwamnatin Sokoto ta yiwa makarantun jihar
Gwamna Tambuwal da wasu hadimansa

Legit.ng ta samu labari ne daga shafin Tuwita na wani mataimaki na musamman ga gwamna Tambuwal a kan harkokin yada labarai, Imam Imam.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel