Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina

Uwargidan Shugaban Kasar Najeriya, Hajiya Ai'sha Buhari ta ziyarci garin Daura da ke Jihar Katsina domin hallartan taron bada tallafi ga al'umma maza da mata daga kowanne lungu da sako na Jihar.

Taron ya samu hallartan matan gwamnonin Arewa 19 daga sassa daban-daban na kasar nan. Kayyakin da aka baiwa al'umma sun hada da babura masu kafa 3, Kekunan dinki, Injinan markade, Injinan kadin Taliya, Buhunan fulawa da sauran su.

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina
Hotuna: Aisha Buhari a yayin da take mika tallafin injinan markade ga al'ummar Jihar katsina a garin Daura

Uwargidan Shugaban kasar tayi kira ga al'umman da suka amfana da tallafin suyi amfani da kayyakin ta hanyoyin da suka dace domin tallafawa kansu har ma da iyalansu.

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina
Hotuna: Aisha Buhari da matan gwamnonin arewa a yayin da suke mika injin murza taliya da buhunan fulawa ga al'umman Jihar Katsina

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina
Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina

Al'umman kuma sun mika godiya da fatan Alheri da Uwargidan Shugaban kasan da sauran matan gwamnonin 19.

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina
Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina
Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 a yayin da suke mika tallafin babur mai kafa 3 a JiharKatsina

Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina
Hotuna: Aisha Buhari tare da Matan Gwamnonin Arewa 19 sun hallarci taron bada tallafi a Katsina

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel