An kira larabawa su hada kai su kafa kasar Falastinu

An kira larabawa su hada kai su kafa kasar Falastinu

Shgaban Amurka Donald Trum ya ayyana birnin kudus a matsayin garin yahudu

Wannan ya tunzura larabawa

Musulmi sun nuna bacin ransu

An kira larabawa su hada kai su kaa kasar Falastinu
An kira larabawa su hada kai su kaa kasar Falastinu

Shugaban Amurka ya ayyana birnin kudus a matsayin kasar Israila, abu da ya tunzura larabawa da musulmkin duniya.

Kasashen larabawa 22 ne suka rattaba hannu kan datarinn, wanda ministocinsu suka sanya wa hannu.

DUBA WANNAN: PDP ta raba mukamanta a fadin kasa

A baya dai, an shafe daruruwan shekaru ana gwabza yaki kan birninn, tun shekarun 637 zuwa 1099, inda Paparoma Urban II na lokacin ya amshe birnin.

A 11200 kuma Salahuddin Al-Ayybi ya sake kwace wa don Islama.

A shekarun 1948 da 1953, da 1957, 1963, 1967, 1973 ma dai an gwabza a kan birnin. Miliyoyi sun mutu kuma ga ALAMA babu wanda ya koyi darasi.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel