Wani magidanci ya yi luwadi da wani yaro mai shekaru 15 a jihar Neja

Wani magidanci ya yi luwadi da wani yaro mai shekaru 15 a jihar Neja

- An kama wani tsoho da yayi luwadi da wani matashi a jihar Neja da alwashin neman masa aiki yi

- An kama tsohon ne daidai lokacin da yake wannan mumunar aika-aika

- Tsohon ya amsa aikata laifin da ake kama shi yana yi

An gurfarnar da wani tsoho mai shekaru 65 d laifin yin luwadi da wani matashi mai shekaru 15 a jihar Neja

An kama tsohon ne a daidai lokacin da yake aikata wannan mumunar aika-aika akan wannan matsahi

Wani magidanci ya yi lalata da yaro dan shekara 15 a jihar Neja
Wani magidanci ya yi lalata da yaro dan shekara 15 a jihar Neja

Legit.ng ta samu rahoton cewa tsoho ya yaudare matashin ne dake zama a wani kauyen birnin Tarayya Abuja mai suna Karimo da alkawarin nema masa aikin yi.

KU KARANTA : A 2019 za'a zabi Buhari ko Atiku, muna cikin mawuyacin hali - in ji Femi Falana

Sai ya kawo shi Minna ya ajiye shi a dakin sa, ya na ta yi luwadi da shi.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Neja Abigail Unaeze ta ce tsohon ya amsa laifin sa.

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook : https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter : https://twitter.com/naijcomhausa

KU LATSA : Sabuwar manhajar labarai na Legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel