Yanzu-yanzu: Boko Haram ta kai hari a Yobe

Yanzu-yanzu: Boko Haram ta kai hari a Yobe

- Har yanzu Boko Haram na nan na sheke ayar ta

- Sun kai hari a wani kauye a Yobe

- Ana nan ana bincike iyakacin barnar da suka yi

A ranar Talata wadansu 'yan Boko Haram suka kai mummunan hari a kauyen Sasawa, da ke karamar hukumar Damaturu, a jihar Yobe.

Yanzu-yanzu: Boko Haram ta kai hari a Yobe
Yanzu-yanzu: Boko Haram ta kai hari a Yobe

Kwamishinan 'yan sanda na jihar, Abdulmalik Somunu, ne ya gaya wa manema labarai.

Yace har yanzu dai ana bincike a ga iyakar munin harin.

DUBA WANNAN: Kotu ta aike da shi gidan wakafi saboda ya jefe wata mata har lahira

An dade ba'a kai hari ba a yankin, saboda haka yawancin wadanda suka yi gudun hijira duk sun dawo ana ta noma.

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, a tuntube mu a:

labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel