Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri (hotuna)

Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri (hotuna)

Matashiyar nan da ta shahara gurin kare hakkin mata,, Malala Yusufzai ta kai ziyara garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno bayan ta gana da mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osibanjo.

A baya Legit.ng ta rahoto cewar a ranar Litinin, 17 ga watan Yuli, Malala Yousafzai, ta kawo ziyarar ban girma ga mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, a babban birnin tarayya Abuja.

Inda ta ziyarci kasar Najeriya ne tare da mahaifinta Yosafzai.

KU KARANTA KUMA: KUMA! Anyi ruwan bama-bamai a Maiduguri

Da take zantawa da Osinbajo, Malala ta shawarci gwamnatin Najeriya da ta kara kaimi gurin ba ilimin mata muhimmanci a fadin kasar.

Ga hotunan ziyarar da ta kai Maiduguri a kasa:

Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri (hotuna)
Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri

Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri (hotuna)
Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri

Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri (hotuna)
Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri

Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri (hotuna)
Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri

Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri
Yar rajin fafutukar kare hakkin mata ‘Malala’ ta kai ziyara garin Maiduguri

https://business.facebook.com/naijcomhausa/#

https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna son bamu shawara ko bamu labarai tuntube me a labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel