Gwamna Rochas Okorocha yayi buda baki tare da Musulman jihar Imo

Gwamna Rochas Okorocha yayi buda baki tare da Musulman jihar Imo

Gwamnan jihar Imo, Owelle Rochas Okorocha, yayi buda baki tare da al’umman Musulman jiharsa ta Imo, kudancin Najeriya a jiya Litinin, 19 ga watan Yuni.

Gwamna Rochas Okorocha yayi buda baki tare da Musulman jihar Imo
Gwamna Rochas Okorocha yayi buda baki tare da Musulman jihar Imo

A karshen buda bakin, al’umman Musulman sun gabatar masa da lambar yabo na gwamna mafi kirki ga al’umman Musulmai a Najeriya wanda shugaban majalisar Musulman jihar da kuma babban limanin jihar Abiya.

KU KARANTA: Gwamnati bata gamsu da hukuncin wanke Saraki ba

An bashi wannan lambar yabo ne a gaban dukkan hafsoshin tsaron jihar wanda ya kunshi Sojin kasa, sojin ruwa, DSS, Kastam shiga da fice, yan sanda, da saura su.

https://web.facebook.com/naijcomhausa/?ref=bookmarks#

https://twitter.com/naijcomhausa

Asali: Legit.ng

Online view pixel