Yaushe ne za a gan karshen rikicin 'yan 'Taskforce' da masu kasuwanci a Birnin Tarraya Abuja

Yaushe ne za a gan karshen rikicin 'yan 'Taskforce' da masu kasuwanci a Birnin Tarraya Abuja

- Wadannan talakawa masu sana'a, daga neman abinci su kullum, na fuskantar kalubale

- Abuja ba garin matalauta ba ne, abin tambaya shi ne, masu arzikin za su iya zama ko tsira acikin Abuja ba tare da matalauta

- Marcopolo suna ta zuwa Abuja daga dukkan sassa na kasar suna ta jera matsarka cike da talakawa

Abuja: Da Kabiru na murna cewar zuwan Buhari ya kawo mishi alheri, Auwalu na koka 'yan 'taskforce' su barshi ya ciyar da iyalinsa
Abuja: Da Kabiru na murna cewar zuwan Buhari ya kawo mishi alheri, Auwalu na koka 'yan 'taskforce' su barshi ya ciyar da iyalinsa

Mafarki yawanci samari a Najeriya shi ne su zauna a cikin birnin Abuja, wannan mafarki bai bar mafi matasa daga yankin arewacin kasar wanda a gare su, suna neman wajen da zasu samu kudi, dalilin da suke ta zuwa ga Abuja, babban birnin Najeriya.

Wasu shekaru 11 da suka wuce, wani ministan Babban Birnin Tarayya, y ace da gabagaɗi: “Abuja ba wajen zaman talaka ba ne.” A cewar shi, Mutum zai kasance mawadãci kafin ya iya marmari zama na Abuja.

Idan suka kama mu da kayayyaki, wani lokacin ba za su mayar mana da su ba
Idan suka kama mu da kayayyaki, wani lokacin ba za su mayar mana da su ba

Talakawa za su saurare shi? Babu! Wannan za iya tabbatar a yadda motocin Marcopolo suna ta zuwa Abuja daga dukkan sassa na kasar suna ta jera matsarka cike da talakawa wanda, daga duba fuskansu, za ka iya tabbatar cewar, ashirye suke ba tare da la'akari da kalubale da yake gaba.

KU KARANTA: Kasar India ta lashi takobin hukunta wadanda suka farma yan Najeriya

Wannan rahoton Legit.ng na duba musamman kan 'yan gudun hijirar daga yankin arewacin Najeriya. Mafi yawan waɗannan mutane ne yan sana'a da kuma yan kasuwa. Kowa ne yake da wani imani cewa, kowane dan Najeriya ya mallaki babban birnin na kasar.

Wadannan talakawa masu sana'a, daga neman abinci su kullum, na fuskantar kalubale. Babbar daga wadannan kalubale, shi ne wajen kullum, sai su gamuwa da ‘taskforce’. Taskforce ne jami'an Abuja na kare muhalli a cikin shirin na Babban Birnin Tarayya.

Bello Dauda ya gama firamare kenan a jihar Kebbi, ga shi a Abuja ya zo neman kudi
Bello Dauda ya gama firamare kenan a jihar Kebbi, ga shi a Abuja ya zo neman kudi

Koma ga cewan ministan, Abuja ba garin matalauta ba ne, abin tambaya shi ne, masu arzikin za su iya zama ko tsira acikin Abuja ba tare da matalauta? A misali, Kabiru Muhammad da kuma Auwalu Ibrahim duka talakawa ne masu gyara takalma da kuma yin ƙyalli daga jihar Zamfara, ba tare da wadannan biyu matalauta masu gyaran takalma ko tsabtace kamar yadda za ka iya kiran su, su masu kudin za su iya da arziki sun a zaman Abuja su gyara takalma ko su haskaka?

KU KARANTA: Boko Haram sun yi mugun barna a Arewa maso gabas

Kabiru har yanzu na da sa'arsa zama ganuwa zuwa jami'an taskforce; ya fada da hujjojin cewa, tun zuwan shugaba Muhammadu Buhari, abubuwa na kan faruwa yadda ya kamata. A cewar shi, babu wani damuwa daga taskforce. Saurayin daga Zamfara yana samun kamar N5000 da kullum. A gare shi, Abuja ne wurin zama. Ya ce da murmushi: "Alhamdullilahi, kasuwanci ne mai kyau a Abuja. Ni murna nake da gaske.”

Da wannan abarba shi ne Mallam Ahmadu ke ciyar da mata 2 da yara 10 a Abuja
Da wannan abarba shi ne Mallam Ahmadu ke ciyar da mata 2 da yara 10 a Abuja

Auwalu a daya bangaren bai da wannan sa'a ba. Da zai ciyar da matansa 2 da yara 4 don, ya fi yawa ya sami kansa a cikin hannãyensu mutane daga Abuja ‘taskforce’. Ya koka da yadda jami'an suke tsoma hannu a aljihu shi domin su raba shi da kudin shi wajen kullum. Ya ce: "Abin da na sani kawai, idan jami'an ‘taskforce’ za su dan ji tausayi, zan iya samu nasarar ciyar da matana da yara tare da wannan aiki.”

KU KARANTA: Shahararren dan kwallo Ronaldo ya samu babbar nasara

A cewar Sahadu Umar wanda yana yawo siyar da kayar waya, kawai makaɗaicin ciwon kai, a Abuja shi ne ‘taskforce’: “Su na ko'ina. Idan suka kama mu da kayayyaki, wani lokacin ba za su mayar da su ba. Dole mu yi amfani da kudi mai yawa don samun kayanmu. Kawai idan za su daina damun mu, su bari mu yi istinbadi samun abin tun ba mu iya roƙa,” ya yi koka.

Mallam Ahmadu na Abuja tun mulkin margayi Sani Abacha
Mallam Ahmadu na Abuja tun mulkin margayi Sani Abacha

Mallam Ahmadu yana zaune a Abuja tun 90s, bisa ga Ahmadu, ya kasance a cikin birnin Abuja a lokacin gwamnatin marigayi Sani Abacha. Ya na ciyar da matansa 2 da yara 10 tare da ci gaba daga tallace-tallace na abarba. 'Ya'yansa 5 suke makarantan Larabci da 5 kuma na makarantan boko. Daga ganin Mallam Ahmadu, bai yi niyan barin Abuja ba nan gaba.

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Wannan bidiyo na nuna yadda 'yan 'taskforce' na wahalar da 'masu kananan kasuwanci a Birnin tarraya Abuja

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel