Wani mutum mai shekara 30 ya aure mata biyu a rana daya (hotuna)

Wani mutum mai shekara 30 ya aure mata biyu a rana daya (hotuna)

- Anyi wa wani matashi daurin aure mata biyu a rana daya

- Mallam Dahiru mai shekara 30 ya hada daurin aure mata biyu a lokaci daya

Ango da amarya

Mallam Isyaka Dahiru wanda ya kammala karatun digiri na Accountancy daga Federal Polytechnic, Nasarawa, ya yi daurin aure da mata biyu a rana daya gab da sabuwar shekara.

Da wanna auren yanzu matan mallam Dahiru ta tashi zuwa uku.

Wani mutum
Wani mutum mai shekara 30 ya aure mata biyu a rana daya (hotuna)

Mallam Dahiru ya nuna wadannan hotunan daurin aure a shafin za na facebook da amarya Khadijat da kuma Rashida.

Ango, wanda aka haifa a ranar yuni 23, 1987, ya gayyaci mabiyan za a shafin facebook zuwa ga daurin auren za da Khadijat da kuma Rashida a ranar disamba 31, 2016 a gidan mallam Muhammad Adi a bayan makarantar RCM na garin Doma ta jihar Nassarawa a karfe 10 na safe.

Wani mutum
hotuna

Bikin aure na biyu ya faru sa'a daga baya a ranar.

Rahoto daga “Daily Nigerian” ta nuna cewa ba ta samu damar ganawa da masu auren ba saboda hidimar biki.

Asali: Legit.ng

Online view pixel